fidelitybank

Ƴan takarar gwamna 10 a APC sun rattaba hannu a Rivers

Date:

Masu neman tsayawa takarar gwamna a karkashin jam’iyyar APC a jihar Rivers, sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tare da amincewa da marawa duk wanda ya samu nasarar zama dan takarar gwamna a jam’iyyar.

‘Yan takarar a cikin sanarwar da suka fitar a karshen taron da suka yi a Fatakwal a ranar Litinin, sun ce sun yanke shawarar ruguje tsarin siyasarsu, domin ganin duk wanda ya samu tikitin takarar gwamna a jam’iyyar.

Sanarwar mai dauke da sa hannun ’yan takarar gwamna 10 da tsohon kwamishinan sufuri na jihar Rivers, George Tolofari ya karanta a gaban manema labarai.

‘Yan takarar sun amince da cewa su gudanar da shawarwarin nasu cikin kwanciyar hankali da lumana, tare da kaucewa yin kaurin suna, cin zarafi da jan kunnen sauran masu son a samu tashin hankali.

Wadanda suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya sune, Prince Tonye Princewill, Dr Dakuku Peterside, Dr Dawari George, Architect Tonye Cole, Engr. Biokpomabo Awara, Hon. Tutar Ojukaye Amachree, Hon. Mina Tender, Hon. Ibinabo Michael West, Sokonte Davies da Cif Francis Ada.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp