fidelitybank

Ƴan Shi’a sun yi tattaki a Abuja a kan rikicin Gaza da Yahudawa

Date:

Ƙungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) ta bayyana goyon bayanta ga Falasdinawa sakamakon rikicin da ya barke tsakanin su Isra’ila.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa tattakin, wanda ya fara da misalin karfe 4 na yammacin ranar Litinin daga Banex Plaza Abuja, ya kare ne a kan titin Ahmadu Bello.

A cikin wata sanarwa da dan kungiyar Sheikh Sidi Munir Sokoto ya fitar, ya ce: “Mun samu kanmu a wata hanyar da ba za mu iya guje wa ba, an daure mu da riga guda daya ta kaddara. Duk abin da ya shafi ɓangare ɗaya kai tsaye, yana shafar kowa da kowa”.

Rikicin da ke da nasaba da hare-haren da aka kai a masallacin al-Aqsa da kuma sansanin ‘yan gudun hijira na Gaza a shekarun da suka gabata, ya haifar da asarar rayuka fiye da 1,000 daga bangarorin biyu.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp