fidelitybank

Ƴan sandan Osun sun kama mutanen da ake zargi da kaiwa matar gwamnan hari

Date:

Rundunar ‘yan sanda reshen Jihar Osun, ta ce, ta kama mutum biyar da ake zargi da kai wa ayarin motocin matar Gwamnan Osun, Kafayat Oyetola, hari a ranar Juma’a da dare.

A cewar sanarwar da kakakin rundunar, Yemisi Opalola, ta fitar, lamarin ya faru ne lokacin da wani direban babbar mota ya rufe hanya.

Rahotanni sun ce, jami’an tsaron da ke tare da matar gwamnan sun ji raunuka daban-daban lokacin da ‘yan bindiga suka buɗe musu wuta a yankin Owode Ede yayin da take kan hanyar koma wa Osogbo, babban birnin jihar.

Wata mazauniyar yankin ta shaidawa manema labarai cewa wata motar dakon kaya ce ta soma haddasa cunkoson ababben hawa lokacin da ayarin motocin matar gwamnan suka iso kasuwar Owode.

A cewarta, a wannan lokaci aka buɗe wuta, aka dinga harbe-harbe kan motocin.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp