fidelitybank

Ƴan sandan Katsina sun daƙile wani hari tare da kashe ƴan ta’adda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ta ce, ta dakile wani hari da aka kai kauyen Wapa da ke karamar hukumar Kurfi ta jihar, tare da samun nasarar kashe ‘yan ta’adda da dama, tare da kubutar da wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Gambo Isah ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai da safiyar Juma’a.

A cewar sanarwar, ‘yan bindigar, wadanda ba su wuce 24 ba, dauke da bindigu kirar AK-47 sun far wa al’ummar garin, inda suka rika harbe-harbe kai-tsaye da misalin karfe 1:00 na safiyar ranar Juma’a tare da yin awon gaba da mutane biyu.

Gambo ya bayyana sunayen mutanen biyu da aka yi garkuwa da su, Alhaji Aminu Wapa da Wada Sale, dukkansu mazauna kauyen Wapa da ke karamar hukumar Kurfi ta jihar.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp