fidelitybank

Ƴan Najeriya 598 sun dawo gida daga Romania

Date:

Gwamnatin tarayya ta kwashe ‘yan Najeriya 598 yawancinsu dalibai da suka tsere daga kasar Ukraine zuwa kasashe makwabta, sakamakon mamayar da kasar Rasha ta yi musu.

A cewar Daily Trust, sun isa filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja a rukuni na biyu a cikin jiragen Max Air da Air Peace.

Yayin da kashin farko na fasinjoji 415 suka isa jirgin Max Air daga Romania, kashi na biyu na fasinjoji 183 sun isa Poland ne da karfe 6:30 na yamma a cikin jirgin Air Peace.

Sun samu tarba daga ministar harkokin jin kai, kula da bala’o’i da ci gaban jama’a, Hajiya Sadiya Umar Farouk, Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), Alh. Mustapha Habib Ahmed da Kwamishinan ’Yan Gudun Hijira na Tarayya, Imam Suleiman Ibrahim.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...
X whatsapp