fidelitybank

Ƴan Najeriya 598 sun dawo gida daga Romania

Date:

Gwamnatin tarayya ta kwashe ‘yan Najeriya 598 yawancinsu dalibai da suka tsere daga kasar Ukraine zuwa kasashe makwabta, sakamakon mamayar da kasar Rasha ta yi musu.

A cewar Daily Trust, sun isa filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja a rukuni na biyu a cikin jiragen Max Air da Air Peace.

Yayin da kashin farko na fasinjoji 415 suka isa jirgin Max Air daga Romania, kashi na biyu na fasinjoji 183 sun isa Poland ne da karfe 6:30 na yamma a cikin jirgin Air Peace.

Sun samu tarba daga ministar harkokin jin kai, kula da bala’o’i da ci gaban jama’a, Hajiya Sadiya Umar Farouk, Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), Alh. Mustapha Habib Ahmed da Kwamishinan ’Yan Gudun Hijira na Tarayya, Imam Suleiman Ibrahim.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp