fidelitybank

Ƴan majalisa sun gayyaci shugaban jami’ar Dutsin-Ma kan rashin iya shugabanci

Date:

Kwamitin majalisar wakilai da ke kula da korafe-korafen jama’a ta gayyaci shugaban Jami’ar Tarayya ta Dutsin-Ma da ke jihar Katsina, Farfesa Armayau Hamisu Bichi da ya bayyana gabanta domin amsa tambayoyi kan zargin ‘rashin iya jagoranci’ da ake yi masa.

Gayyatar tasa ta biyo ne bayan wani mai suna Shehu Abubakar Tadda ya shigar da korafi kan yadda Farfesa Bichi yake tafiyar da salon shugabancinsa wanda bai dace ba, a cewarsa.

Kwamitin ya buƙaci shugaban jami’ar da ya bayyana gabansa a ranar Laraba 18 ga watan Satumban 2024.

Sanarwar ta ce ko da bai bayyana gaban kwamitin ba, za a iya ci gaba da sauraron batun a bayansa.

Majalisar wakilan ta ce gayyatar na a sashe na 88 da kuma 89 na kundin mulkin Najeriya, wanda ya ba ta damar bincike kan batutuwa da suka shafi al’umma.

Haka kuma, majalisar ta buƙaci wanda ya shigar da korafin Shehu Abubakar Tadda da shi ma ya bayyana gabanta.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp