fidelitybank

Ƴan Boko Haram 51,828 ne suka miƙa wuya ga gwamnati – Irabor

Date:

Janar Lucky Irabor, Babban Hafsan Tsaro (CDS), ya bayyana cewa akalla ‘yan ta’addar Boko Haram 51,828 da iyalansu sun mika wuya ga gwamnatin tarayyar Najeriya tsakanin Yuli 2021 zuwa Mayu 2022.

Irabor ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da lacca mai taken “Manufar Tsaro ta Kasa da Tsarin Adalci na Wucin Gaggawa a Yaki da Ta’addanci a Najeriya” a bikin ranar kafa Jami’ar Jihar Edo karo na 7, Uzairue, a karamar hukumar Etsako ta Yamma ranar Asabar.

Karanta Wannan:Tsohon shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Abacha Oladipo Diya ya mutu

CDS ya kuma ce, tubabbun ‘yan ta’addan Boko Haram 1,543 ne suka yaye a sansanin Mallam Sidi da ke Gombe tsakanin shekarar 2016 zuwa 2022.

Irabor ya ce, “Tsakanin Yuli 2021 zuwa Mayu 2022 kadai, a kalla ‘yan Boko Haram 51,828 da danginsu sun mika wuya, daga cikinsu 13,360 mayakan ne.”

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp