fidelitybank

Ƴan Bindiga sun sace Ɗaliban jami’ar Katsina biyu

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a garin Dutsin-Ma da ke jihar Katsina a daren ranar Talata, inda suka yi awon gaba da dalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Dutsin-ma da ke unguwar Gidan Rediyon Bayan Gidan.
Wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Bakatsine ne ya bayyana lamarin a wani sako da ya wallafa a shafinsa na X ranar Laraba.

A cewar Bakatsine, mahara dauke da makamai sun far wa yankin da daddare, lamarin da ya haifar da firgici a tsakanin mazauna yankin kafin su yi awon gaba da daliban.

“A daren jiya ‘yan bindiga sun kai hari garin Dutsin-Ma a jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da dalibai biyu na Jami’ar Tarayya Dutsin-ma da ke unguwar Bayan Gidan Rediyo.”

Kokarin jin ta bakin rundunar ‘yan sandan jihar domin jin ta bakinsa ya ci tura har zuwa lokacin da ake hada wannan rahoto.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp