fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe Sojoji uku da ƴan sa kai a jihar Nasarawa

Date:

An kashe sojoji uku da ƴan sa kai biyu a wani hari da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a ƙaramar hukumar Toto ta jihar Nasarawa.

Kwamishinan ayyuka na musamman na tsaro da ke jihar, Timothy Kasuwa, ya tabbatar da faruwar lamarin ga gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, inda ya bayyana cewa mutane biyar sun rasa rayukansu a lamarin.

“Gaskiya ne sun kashe sojoji uku da ‘yan sa kai biyu,” in ji kwamishinan.“

“Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka yi musu kwanton bauna a lokacin da sojojin suka je aikin share fage yayin da suke dawowa”

“Lamarin dai ya lafa, sojoji sun kara ƙarfafa jami’ansu da ke kewayen yankin.”

Da yake bayyana cewa an tura ƙarin jami’an tsaro yankin domin dakile tabarbarewar doka da oda, kwamishinan ya ce gwamnatin jihar ta dauki nauyin lamarin tare da yin ƙoƙarin shawo kan lamarin.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp