fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe mutane a ƙauyuka biyu na Filato

Date:

Akalla mutane biyar ne aka kashe tare da yin awon gaba da daruruwan shanu a wasu hare-hare guda biyu da aka kai a kauyukan Shegyam da Dogon Ruwa da ke karamar hukumar Wase na jihar Filato a arewa ta tsakiyar Najeriya.

Politics Nigeria ta samu labarin cewa, wasu gungun miyagu da aka fi sani da ‘yan bindiga ne suka kai harin da sanyin safiyar Laraba.

‘Yan bindigar sun kai hari Shegyam, inda ‘yan ta’addan suka kashe mutum biyu sannan suka wuce Dogon Ruwa, inda suka kashe wasu mutane uku tare da yin awon gaba da daruruwan shanu.

‘Yan sanda jihar Filato sun tabbatar da faruwar lamarin.

Jihar Filato dai tana kan iyaka da jihar Kaduna, inda a halin yanzu ke zama mafakar ‘yan fashi.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp