fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe jami’in Kwastam da jikkata biyu a Jigawa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an hukumar shige da fice a karamar hukumar Birniwa da ke jihar Jigawa.

Shugaban hukumar reshen jihar, ACG Ismail Abba Aliyu, wanda ya bayyana hakan a taron manema labarai da ya gudanar a Dutse babban birnin jihar, ya ce ‘yan bindigar sun kashe jami’insu guda daya sannan suka jikkata mutum biyu.

Ya yi ikirarin cewa, maharan sun yi wa ma’aikansa kwanton-bauna a yayin da suke sintiri a hanyar Galadi zuwa Birniwa, yana mai cewa an kai harin ne ranar Talata da daddare.

A cewarsa, ‘yan bindigar, wadanda suka kai biyar, sun isa wurin da ma’aikatan shige da ficen ke aiki ne a kan babura sannan suka bude musu wuta.

ACG Aliyu ya bayyana cewa jami’in da aka kashe shi ne Abdullahi Mohammed, yana mai karawa da cewa jami’an da aka jikkata su ne Abba Musa Kiyawa da Zubairu Garba.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp