fidelitybank

Ƴan Bindiga sun jima su na kai wa turken wutar lantarki hari a Shororo – Mazauna Neja

Date:

Wasu mazauna yankin Shiroro da ke jihar Neja sun ce, ƴanbindiga sun daɗe suna kai hari domin lalata layin wutar lantarki na Shiroro-Kaduna 330kV na ɗaya da na biyu.

Lalacewar layin lantarkin ne dai ya jefa mafi yawancin jihohin arewa cikin rashin wutar lantarki, lamarin da ya tsananta, har ya jefa mutanen jihohin cikin ƙunci.

Mazauna yankin sun bayya wa jaridar Daily Trust layin wutar ya taso ne daga dam ɗin Shiroro ya ratsa ta yankin Chiri, wanda ya daɗe yana fama da matsalar rashin tsaro a ƙaramar hukumar Munya, sannan ya bi Sarkin-Pawa da Kafin-Koro na ƙaramar hukumar Paikoro.

Wani basarake a yankin ya ce inda layin ya ratsa duk yanki da ƴanbindiga suke bi, wanda a cewarsa dole ma’aikatan kamfanin rarraba lantarki su sha wahalar zuwa gyara saboda fargabar ƴanbindigar za su iya kawo musu hari suna tsaka da aikin.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp