fidelitybank

Ƴan bindiga sun harbe mutum biyu a Kano tare da tafiya da wani ɗan kasuwa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren dan kasuwa a kauyen Gangarbi da ke karamar hukumar Rogo a jihar Kano, Alhaji Nasiru Na’ayya da sanyin safiyar ranar Litinin.

Wata majiya ta shaidawa DAILY POST cewa, masu garkuwan sun mamaye gidan mutumin ne da tsakar daren ranar Litinin.

A cewarsa, a lokacin da suka isa gidan dan kasuwar, ‘yan bindigar sun fara harbe-harbe ba da jimawa ba domin tsoratar da mutane.

Ya ci gaba da bayyana cewa, “Lokacin da mazauna yankin suka yi yunkurin hana ‘yan bindigar tafiya da wanda abin ya shafa, sun harbe mutum biyu, lamarin da ya kai ga mutuwar daya nan take, wani kuma ya samu rauni kuma a halin yanzu yana samun kulawa a asibiti.”

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp