fidelitybank

Ƴan Banga sun ceto mutum 17 daga hannun ƴan ta’adda

Date:

Ƴan banga ko ‘yan sa-kai a Jihar Neja sun afka sansanin ‘yan fashin daji tare da ceto mutum 17 da aka yi garkuwa da su a Dajin Zago, a cewar rahoton jaridar Daily Trust.

Wani da aka gudanar da aikin da shi da kuma ya nemi jaridar ta ɓoye sunansa ya tabbatar da ceto mutanen a fadar basaraken Etsu Yaba da ke Abaji, Alhaji Abdullahi Adamu, inda aka kai mutanen ranar Alhamis.

Yankin Zago na maƙwabtaka da Ƙaramar Hukumar Abaji da Birnin Tarayya Abuja.

“Mun shirya mu da kanmu kuma muka shiga dajin, amma da suka gan mu sai suka fara harbe-harbe. Mu kuma har sai da muka kai wajensu. Sai kuma suka fara guduwa,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa: “Mun ga mutum 17 a ɗaure, muka kwance su, muka ɗebo bindigogi kuma muka kawo wa mai martaba Etsu Yaba.”

Sarkin ya yaba wa dakarun, yana mai cewa “korar ‘yan fashin za ta daɗaɗa wa mazauna masarautarsa tare da ci gaba da ayyukansu na noma cikin kwanciyar hankali”.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp