fidelitybank

Ƴan Afrika uku ne aka yi garkuwa da su yayin harin Hamas – Isra’ila

Date:

Gwamnatin Isra’ila ta ce ƴan Tanzaniya biyu da ɗan Afirka ta Kudu na daga cikin mutane 224 da kungiyar Hamas ta yi garkuwa da su bayan harin ranar 7 ga Oktoba.

Babu sunan ko ɗaya daga cikin ukun da aka ambata.

Hukumomin Tanzaniya a baya sun tabbatar da cewa wasu ƴan ƙasarta biyu sun bata.

BBC ta tattauna da dangin ɗaya daga cikinsu, Joshua Mollel, wanda ɗalibi ne a fannin aikin gona a wani kibbutz da aka kai masa hari.

Ƴan ƙasashen waje daga ƙasashe 25 gaba ɗaya na hannun Hamas, in ji Isra’ila.

Tuni dai Isra’ila ta mayar da martani da hare-hare ta sama kan Gaza, wanda ma’aikatar lafiya ta Hamas ta ce ta kashe kusan mutum 6,500.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp