fidelitybank

Ƙungiyar ƙwadago ta yi watsi da tuƙuicin Naira dubu 10 da za baiwa ma’aikatan Jigawa

Date:

Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa reshen jihar Jigawa ta yi watsi da tukwicin 10,000 da gwamnatin jihar za ta bai wa ma’aikatanta a matsayin kuɗin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.

Wannan yana kunshe a cikin wata sanarwar da aka saki bayan kammala taron kungiyar da aka yi ranar Talata a Dutse.

Sanarwar wadda shugabannin kananan hukumomi da kuma sakatarorin ƙungiyar ƴan kwadago ta NLC da TUC reshen jihar suka saka hannu ta fasalta yadda gwamnatin ta yi azarɓaɓin yanke hukunci kan bada tukwicin tun da ba su cimma yarjejeniya ba.

A farkon makon nan ne dai gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da biyan ma’aikatan jihar kudi 10,000 a duk wata a tsawon watanni uku, kafin gwamnatin tarayya ta fito da tsarin sabon albashi.

A makon da ya gabata ne dai gwamnatin tarayyar karkashin mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da kwamitin domin yin duba ga albashin da ake biya mafi kankanta a Najeriya.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp