fidelitybank

Ƙungiyar ƙasar Denmark ta nada ɗan Najeriya a matsayin kocin ta

Date:

Kulob din ƙasar Denmark mai buga matakin aji na biyu, Jammerbugt Fodbold Club, ya nada Paul Aigbogun a matsayin sabon kocin kungiyar.

Aigbogun ya kasance tsohon kocin kungiyar ‘yan kasa da shekara 20 ta Najeriya, Flying Eagles.

Dan shekaru 50 ya kasance mataimakin daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) kafin nada shi.

Wannan dai shi ne karo na hudu Aigbogun zai jagoranci kulob a wajen Najeriya, bayan ya yi wasanni a Nevada Wonders da San Francisco Seals da kuma Glacis United.

‘Yan wasan Najeriya takwas yanzu haka suna buga wasa a Jammerbugt FC.

Sun hada da Ahmad Gero, Promise Damala, Shola Collins, Victor Ochay, Solomon Ogberahwe, Abdullahi Garba, Muhammad Ibrahim da Nasiru Jibril.

Kungiyar ta buga wasanninta na gida a filin wasa na Jetsmark mai daukar mutane 6,000 da ke Pandrup a Arewacin Jutland.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp