fidelitybank

Ƙungiyar ma’aikatan Jinya da Ungozoma za su tsunduma yajin aikin Ƙwadago

Date:

Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa, ta ce , mambobinta za su shiga yajin aikin da ake shirin yi a fadin kasar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa na yajin aiki na dindindin a fadin kasar mai dauke da sa hannun sakataren ta T. A. Shettima da shugaban kasa Nnachi Michael Ekuma da mataimakin shugaban kasa Shehu Abubakar da dai sauransu.

“Za ku iya tunawa gwamnatin tarayya ta sanar da cire tallafin man fetur a lokacin rantsar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, a watan Mayun 2023,” in ji wasikar.

Matakin da shugaban kasar ya dauka ya gamu da cikas ga ma’aikatan Najeriya da marasa galihu.

“Shugabannin NLC sun sanya bukatu da yawa a matsayin hanyar da za ta rage wa ma’aikatan Najeriya wahala ba tare da samun nasara ba.

“Shugabannin kungiyar kwadagon Najeriya sun kaddamar da ayyuka da dama, tun daga zanga-zangar kin jinin gwamnati, yajin aikin gargadi na kwanaki 3, har ma da wa’adin kwanaki 3, amma har yanzu gwamnatin tarayya ta yi kunnen uwar shegu da gargadin kungiyar NLC.

“Saboda haka, shugabannin kungiyar Kwadago ta Najeriya sun yi taro a ranar Talata 26 ga Satumba, 2023 inda suka yanke shawarar fara yajin aikin sai baba-ta-gani.

“Bisa abubuwan da ke sama, an umarce ni da in gabatar da shawarar da kungiyar kwadago ta kasa NLC ta yanke na fara ayyukan masana’antu na kasa baki daya daga ranar Talata 3 ga Oktoba.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp