fidelitybank

Ƙoƙarin kwace Kiev: A na gwabza kazamin faɗa da sojojin Rasha da Ukraine

Date:

Shugaban ƙasar Ukraine, Volodymr Zelensky, ya gargadi cewa, nan da wasu sa’o’i kaɗan dakarun Rasha za su dirarwa birnin Kyiv a ƙoƙarin ƙwace ikonta.

A wani jawabi da ya gabatar kai-tsaye zuwa ga ‘yan kasar, Mista Zelensky ya bukaci mutane su ci gaba da nuna jajircewa, ya na mai sanar da cewa, an riga an yanke hukunci kan makomar Ukraine.

A cewar BBC, mazauna birnin Kyiv sun sake shafe wani dare a tashar jirgin kasa na karkashin kasa da duk wani wuri mai ginin karkashin kasa.

Sojojin Ukraine sun ce, a na gwabza kazamin fada a yankin da sojojin Rasha ke kokarin sauka da jirginsu a nan birnin Kyiv din.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp