fidelitybank

Ƙoƙarin kwace Kiev: A na gwabza kazamin faɗa da sojojin Rasha da Ukraine

Date:

Shugaban ƙasar Ukraine, Volodymr Zelensky, ya gargadi cewa, nan da wasu sa’o’i kaɗan dakarun Rasha za su dirarwa birnin Kyiv a ƙoƙarin ƙwace ikonta.

A wani jawabi da ya gabatar kai-tsaye zuwa ga ‘yan kasar, Mista Zelensky ya bukaci mutane su ci gaba da nuna jajircewa, ya na mai sanar da cewa, an riga an yanke hukunci kan makomar Ukraine.

A cewar BBC, mazauna birnin Kyiv sun sake shafe wani dare a tashar jirgin kasa na karkashin kasa da duk wani wuri mai ginin karkashin kasa.

Sojojin Ukraine sun ce, a na gwabza kazamin fada a yankin da sojojin Rasha ke kokarin sauka da jirginsu a nan birnin Kyiv din.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp