fidelitybank

Ƙasashje 35 sun kaurace wa kuri’ar tir da fakawa Ukraine ciki har da Indiya

Date:

Ƙasashe mambobin Majalisar Ɗinkin Ɗuniya sun kada kuri’a da gagarumin rinjaye ta nuna kyama ga mamayar da Rasha ta yi wa Ukraine, inda suka nemi janyewarta nan take.

Ayayin taron na gaggawa wanda ba kasafai ake irinsa ba, Rasha ta kare matakinta na mamayar makwabciyarta, tana musanta cewa ta aikata laifin yaki, tare da zargin ƙasashen yamma da matsa wa da kuma barazana ga kasashe kan su jefa kuri’ar amincewa da matakin , ba tare da ta bayar da wata sheda ba.

Ƙasashe 141 suka amince da kuɗirin daga cikin mambobin majalisar 193 a babban taron na Majalisar Ɗinkin Duniya

Ƙasashje 35 suka kaurace wa kuri’ar, ciki har da Rasha da Indiya.

Rahoton ya kuma yi Allah-wadarai kan yadda Shugaba Putin na Rasha ya sanya dakarun nukiliya na kasarsa cikin shiri.

Wannan ne taron gaggawa na farko tun 1997.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp