fidelitybank

Ƙarin farashin litar mai zai jefa ma’aikata talauci – TUC

Date:

Ƙungiyar ƙwadago ta TUC, ta yi gargaɗin cewa, matakin ƙarin kuɗin man fetur da NNPCL ta yi zai ƙara jefa ma’aikata cikin matsanancin talauci.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, shugaban kungiyar ta TUC, Kwamared Festus Osifo, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta janye matakin ƙarin kuɗin.

”Maimakon hakan gwamnati ta aiwatar da tsare-tsare da zai ƙarfafa kuɗin ƙasarmu, da kuma ɗaukar ƙwararan matakai domin sauƙaƙa wa ‘yan Najeriya raɗaɗin talaucin da suke ciki”, in ji sanarwar.

Kungiyar ta ce ya kamata a ɗauki irin wannan mataki ba tare da tuntuɓar masu ruwa da tsaki ba, inda ta bayyana hakan a matsayin rashin mutunta jin daɗin ‘yan Najeriya, musamman ma’aikata, waɗanda irin waɗannan manufofin suka fi shafa.

Osifo ya ƙara jaddada cewa “hauhawar farashin man fetur da wutar lantarki zai ƙara dagula ƙalubalen da ake fuskanta, wanda zai haifar da ƙarin wahalhalu da tashin hankali.”

“Ya kamata a ɗauki matakin gaggawa don maido da ƙwarin gwiwar jama’a da kuma hana ci gaba da taɓarɓarewar rayuwar ‘yan ƙasa,” inji shi.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp