fidelitybank

Ƙara kuɗin ruwa akai-akai ya taimaka wa darajar Naira – CBN

Date:

Babban Bankin Kasa (CBN) ya ce, ƙarin kuɗin ruwa da dinga yi akai-akai ya taimaka wajen ƙarfafa gwiwar ‘yan ƙasar game da tunaninsu kan takardun kuɗi na naira.

Gwamnan CBN Olayemi Cardoso ya ce kuma bayyana matakin bankin na sake ƙara kuɗin ruwan zuwa kashi 27.25 a yau Talata jim kaɗan bayan kammala taron kwamatin harkokin kuɗi.

Hakan na nufin duk mutumin da ya ci bashin banki yanzu sai ya biya kuɗin ruwan kashi 27.25 na kuɗin da ya karɓa. CBN na cewa yana yin hakan ne da zimmar rage hauhawar farashi.

“Mun kusa faɗawa matsalar zagayawar kuɗi tsakanin jama’a a 2017 zuwa 2023, kuma mun ga yadda aka dinga zuba kuɗi a hannun jama’a,” in ji shi yana mai zargin wanda ya gada, Godwin Emefiele.

“A 2015, yawan kuɗin da ke zagayawa a hannun jama’a sun kai naira biliyan 19, a 2023 kuma tiriliyan 54. Wannan babban ƙari ne…Saboda haka buga takardun kuɗin na jawo yawan kuɗi.

“Saboda haka, mun yi imanin cewa yawan ƙara kuɗin ruwan ya taimaka wa mutane wajen sauya tunani game da takardun kuɗin, kuma yanzu akwai alfanu mai girma idan mutum yana riƙe da naira ba kamar a baya ba.”

A ƙarƙashin Cardoso – wanda ya fara aiki a watan Satumban 2023 – ana canzar da dala ɗaya kan naira 1,600, saɓanin N700 da ake canzarwa a lokacin da ya kama aikin.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp