fidelitybank

Zulum ya ziyarci ‘yan gudun hijira a Nijar

Date:

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya ziyarci ‘yan gudun hijrar da ambaliya ruwa ta raba da muhallansu waɗanda ke zaune a garin Bosso da ke kan iyaka da jamhuriyar Nijar.

Mutanen ‘yan asalin garin Malam-Fatori ne, shalkwatar ƙaramar hukumar Abadam da ke kusa da tafkin chadi a arewacin jihar.

Al’umar Najeriya da Nijar dai sun kwashe shekaru masu yawa suna tsallaka kan iyakar ƙasashen biyu domin cin kasuwannin da ke kan iyakar ƙasashen biyu.

Gwamnan ya ce ya je wajensu ne domin ya jajanta musu game da ambaliyar da ta shafe su, tare da alkawarta cewa gwamnatin jihar za ta taimaka musu wajen mayar da su garuruwansu da zarar ruwan ya janye.

Gwamna Zulum ya kuma gode wa jami’an ƙasar Nijar game da yadda suke tarbar mutanen jiharsa a lokutan da bala’o’i suka auku.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp