fidelitybank

Zulum ya ziyarci sansanin ‘yan gudun hijira da gobara ta kama

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ziyarci sansanin ‘yan gudun hijira na Muna Elbadawy da ya kama da gobara a jihar.

Zulum ya umarci hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Borno (SEMA) da ta lissafa tare da mika bayanai kan adadin gidajen da gobara ya shafa ,domin gwamnatin jihar ta tallafa musu.

Zulum ya kai ziyarar ne a ranar Asabar, 19 ga watan Fabrairu, inda ya zagaya wajen da annobar ta afku.

Gobarar wacce ta tashi a sansanin ‘yan gudun hijirar da ke wajen Maiduguri, ta hallaka rai daya, sannan ta jikkata mutane 17, yayin da ta lalata matsuguni sama da guda 100.

Sansanin na dauke da gidaje fiye da 10,000 da mutane 50,000 ke zaune.

Gwamnan ya kuma sanar da cewar, gwamnatin jihar na duba yiwuwar hada hannu da gwamnatin tarayya da hukumomin agaji, domin mayar da su da sauran ‘yan gudun hijira da ke Maiduguri da kewaye, zuwa gidajensu ko garuruwa mafi kusa irin su Ngwom da sauransu.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp