fidelitybank

Zulum ya rushe ‘yan majalisar zartaswar sa

Date:

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar.

Sakataren gwamnatin jihar, Usman Shuwa, ya sanar da rusa majalisar gwamnan ranar Alhamis, yana mai cewa hakan ya fara aiki nan take.

Sanarwar hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren ma’aikatar mulki da ma’aikata, Danjuma Ali, kuma aka rabawa manema labarai a Maiduguri, babban birnin jihar.

Gwamna Zulum, a cewar sanarwar, ya umarci dukkan wadanda abin ya shafa da su mika ragamar shugabancin ga sakatarorin dindindin a ma’aikatun su.

Ya bayyana cewa, rusasshiyar ta yi ne domin a samar da yanayi mai kyau ga ‘yan majalisar masu sha’awar shiga takara a jam’iyyar ta APC a bisa doka.

Zulum ya godewa ’yan majalisar zartarwa bisa irin gudunmawar da suka bayar a lokacin da suke rike da mukamai tare da yi musu fatan alheri a kan ayyukansu na gaba.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp