fidelitybank

Zulum ya rushe ‘yan majalisar zartaswar sa

Date:

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar.

Sakataren gwamnatin jihar, Usman Shuwa, ya sanar da rusa majalisar gwamnan ranar Alhamis, yana mai cewa hakan ya fara aiki nan take.

Sanarwar hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren ma’aikatar mulki da ma’aikata, Danjuma Ali, kuma aka rabawa manema labarai a Maiduguri, babban birnin jihar.

Gwamna Zulum, a cewar sanarwar, ya umarci dukkan wadanda abin ya shafa da su mika ragamar shugabancin ga sakatarorin dindindin a ma’aikatun su.

Ya bayyana cewa, rusasshiyar ta yi ne domin a samar da yanayi mai kyau ga ‘yan majalisar masu sha’awar shiga takara a jam’iyyar ta APC a bisa doka.

Zulum ya godewa ’yan majalisar zartarwa bisa irin gudunmawar da suka bayar a lokacin da suke rike da mukamai tare da yi musu fatan alheri a kan ayyukansu na gaba.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp