fidelitybank

Zulum ya rabawa ƴan gudun hijira gidaje 893

Date:

Gwamna jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ƙaddamar da sabbin rukunin gidaje da gwamnatinsa ta gina wa ‘yan gudun hijira a Ƙaramar Hukumar Konduga ranar Laraba.

A cewar gwamnatin jihar, an sake gina gida 803 ne, bayan shekara bakwai suna gudun hijira, sakamakon hare-haren mayaƙan ƙungiyar Boko Haram.

Wata sanarwa da Isa Gusau, mai magana da yawun gwamnatin Borno, ya fitar ta ce, Zulum ya ba da umarnin a bai wa mutum 500 Naira 100,000 kowannensu waɗanda gidajensu ba sa cikin waɗanda aka sake ginawa, inda za a raba musu miliyan 50 jumilla.

Kazalika, gwamnan ya ba da umarnin raba wa maza 240 ‘yan gudun hijirar da suka koma garinsu naira N200,000 kowannensu. Sannan kowace mace daga cikin 379 za ta samu N10,000 da kuma atamfa.

Sanarwar ta ƙara da cewa, gwamnan ya yaba wa hukumar ci gaban yankin Arewa maso Gabas ta North-East Development Commission (NEDC), bisa taimakon kayan abinci da take baiwa ‘yan gudun hijirar.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp