fidelitybank

Zulum ya lashe zaɓen fidda gwani da ƙuri’a 1,411

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya lashe zaben fidda gwanin jihar da aka yi, ya kuma yi watsin da masu yi masa ta yin ya nemi mataimakin shugaban ƙasa.

Babagana wanda shi kadai ne dan takarar a karkashin jam’iyyar APC ya lashe zaben ba tare da hamayya ba, wanda hakan zai ba shi damar karawa da takwarorinsa na sauran jam’iyyun a zaben 2023.

An yi zaben fidda gwanin ne a cibiyar wasanni ta El-Kanemi da ke Maiduguri a yammacin Alhamis, kuma manyan ‘yan jam’iyyar APC sun halarci zaman ciki har da tsofaffin gwamnonin jihar da suka hada da Kashim Shettima da Ali Modu Sheriff da kuma Maina Ma’aji Lawan.

Ministan noma Mustapha Baba Shehuri da tsohon dan majalisar dattijai kuma Ambasadan Najeriya a China Baba Ahmed Jidda duk suna cikin mahalarta taron.

Uba Maigari Ahmadu wanda shi ne shugaban zaben fidda gwanin gwamnonin da na ‘yan majalisa jihar Bornon ya sanar da cewa Zulum ya lashe zaben ne da kuria 1,411.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp