fidelitybank

Zulum ya karbi ‘yan gudun hijira 1,300 daga Kamaru

Date:

Gwamnan JIhar Borno Farfesa Babagana Zulum, ya karɓi ƙarin gudun hijira 855 karo na biyu, waɗanda Kamaru dake makwaɓtaka ta maida musu.

An miƙa wa Zulum waɗannan ‘yan cirani da hukumomin Kamaru suka dawo da su, wanda gwamnan Arewa mai nisa Minjinyawa Bakari,ya jagoranci maƙawa a Marouwa a ranar Talata.

Lokacin da yake yi musu bankwana tare da miƙa musu kyautar abinci da wasu kayan, Bakari ya sanar da cewa sun mayarwa da Najeriya ‘yan gudun hijira 1,300 cif-cif.

A madadin Najeriya Zulum ya karbi waɗannan ‘yan gudun hijira ya godewa shugaban Kamaru, tare da sauran masu ruwa da tsaki da suka riƙe waɗannan mutane kimanin shekara 9 a hannunsu.

Ka zalika ya yi wa Shugaba Paul Biya godiya na kyautukan da ya rabawa mutanen.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp