fidelitybank

Zulum ya karbi ‘yan gudun hijira 1,300 daga Kamaru

Date:

Gwamnan JIhar Borno Farfesa Babagana Zulum, ya karɓi ƙarin gudun hijira 855 karo na biyu, waɗanda Kamaru dake makwaɓtaka ta maida musu.

An miƙa wa Zulum waɗannan ‘yan cirani da hukumomin Kamaru suka dawo da su, wanda gwamnan Arewa mai nisa Minjinyawa Bakari,ya jagoranci maƙawa a Marouwa a ranar Talata.

Lokacin da yake yi musu bankwana tare da miƙa musu kyautar abinci da wasu kayan, Bakari ya sanar da cewa sun mayarwa da Najeriya ‘yan gudun hijira 1,300 cif-cif.

A madadin Najeriya Zulum ya karbi waɗannan ‘yan gudun hijira ya godewa shugaban Kamaru, tare da sauran masu ruwa da tsaki da suka riƙe waɗannan mutane kimanin shekara 9 a hannunsu.

Ka zalika ya yi wa Shugaba Paul Biya godiya na kyautukan da ya rabawa mutanen.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp