fidelitybank

Zulum ya kaddamar da gidaje 804 a Borno

Date:

Gwamantin jihar Borno tare da hadin gwiwar hukumar raya kasashe ta Majalisar Dinkin Duniya, sun kaddamar da bude gidaje 804 wadanda suka sake ginawa domin tsugunar da al’umomin Ngarannam a jihar.

Shugaban ma’aikatar fadar shugaban Najeriya Farfesa Ibrahim Gambari ne ya kaddamar da bude gine-ginen.

Gwamna Zulum ya mika wa al’umomin gine-gine 360 da suka hadar da shaguna, da makarantu, da gidaje ga malaman makaranta, da jami’an tsaro tare da ginin ofishin ‘yan sanda daya.

Gwamnan jihar ya fada a cikin wata sanarwa cewa daga cikin gidajen 804, a yanzu an kammala 564.

Ya kara da cewa gwamnatin jihar za ta gina gida 304, a yayin da hukumar ta UNDP za ta gina gida 500.

A wata sanarwa da gwamnan ya fitar a shafinsa na Tuwita ya ce Farfesa Gambari ya bude gidaje 804 da hukumar UNDP da gwamnan jihar suka gina.

Haka kuma sanarwar ta ci gaba da cewa sun bayar da kyautar shanu 2,674, da tufafi da abinci da kyautar kudi naira 100,000 ga duk magidanci

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp