fidelitybank

Zulum ya dauki nauyin karatun yaran da rikicin Boko Haram ya shafa

Date:

Gwamnatin jihar Borno ta ƙaddamar da wani tsarin karatu ga dubban yaran da rikicin Boko Haram ya ɗaiɗaita.

Gwamnan jihar Babagana Zulum ne ya ƙaddamar da tsarin a garin Monguno inda waɗanda rikicin ya shafa suke samun mafaka a sansanoni bayan da suka rasa muhallansu.

An yi wa wasu yara 7,000 rajista a makarantun Firamare da ƙaramar sakandare a kashin farko na shirin kamar yadda kakakin gwamnan ya shaida wa BBC.

Hukumomi sun ce galibin waɗanda suka ci gajiya yara ne da rikicin ya mayar da su marayu. Sun ce shirin na da burin shigar da fiye da yara 200,000 makarantun da ke jihar.

Rikicin na Boko Haram wanda aka fara a 2009, ya halaka dubban mutane tare da ɗaiɗaita miliyoyi a yankin arewa maso gabashin ƙasar da kuma wasu ƙasashe maƙwabta.

Tashin hankalinya tilastawa yara daina zuwa makaranta, wasu kuma ba sa ma iya shiga makarantar. An kuma lalata makarantu da dama.

Hukumomi sun ce suna ci gaba da ƙoƙarin tabbatar da yara sun koma makaranta ta hanyar gina sabbin makarantu da kuma basu tallafin karatu.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp