fidelitybank

Zulum ya ce a kafa bankunan da za su samar da sababbin kudi a Borno

Date:

Gwamnan Jihar Borno Umara Baba Gana Zulum, ya bayar da umarnin kafa bankunan al’umma da za su yi aikin sauyawa al’ummar jihar tsofaffin kuɗaɗensu a duka jihohi 27 da Jihar take da su.

Umarnin na Gwamna Zulum na zuwa ne bayan umarnin da CBN ya yi na a dakatar da karɓar tsofaffin takardun kuɗi a karar nan da 31 ga watan Janairun da muke ciki, umarnin ya shafi duka ƙanann hukumomin jihar 25 cikin 27 da take dasu, wadanda rikicin Boko Haram na tsawon shekara 12 ya shafa.

Gwamnan ya sanar da ɗaukar wannan mataki ne a Maiduguri a ranar Laraba, yayin wata tattaunawa ta masu ruwa da tsaki wadda Shehun Borno Abubakar Umar Garbai Elkanemi ya halarta, wanda Wazirin Borno ya wakilta.

Tuni aka yanke shawarar za a fara aiwatar da umarnin a ƙanan Monguno da Gwoza.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp