fidelitybank

Zulum ya ƙara wa Malaman makaranta shekarun ritaya

Date:

Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno, ya kara wa malaman jihar wa’adin ritaya da shekaru biyar.

Hakan na kunshe ne a wata takardar da ta fito daga hukumar kula da aikin koyarwa ta jihar Borno mai dauke da sa hannun babban sakataren dindindin, Malam Yusuf Garga.

“Hankalin daukacin malamai yana nan kan yadda Gwamna Babagana Zulum, ya amince da tsawaita wa’adin hidimar duk malaman Borno daga shekaru 35 zuwa 40 sannan daga shekara 60 zuwa 65 duk wanda ya zo na farko.

“Dukkan malaman da ke da sha’awar jin daɗin hakan ana sa ran su rubuta wa hukumar ta hannun shuwagabannin su suna nuna sha’awarsu tare da haɗa takardar shaidar lafiyar jiki daga kowane asibitin gwamnati,” in ji sanarwar.

Irin waɗannan wasiƙun, in ji shi, za a gabatar da su ga hukumar da kai tsaye

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp