fidelitybank

Ziyara: Emmaniel Macron ya sauka a kasar Saudiyya

Date:

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya isa ƙasar Saudiyya, domin tattaunawa da yarima mai jiran gado na ƙasar.

Wannan ne karo na farko da Mohammed bin Salman ya ke irin wannan ganawar da wani babban shugaba daga ƙasashen Yamma, tun bayan da aka kashe ɗan jarida Jamal Khashoggi.

Mista Macron da kuma Yarima bin Salman sun gaisa da juna a lokacin da suka fara tattaunawa a Jeddah.

BBC ta rawaito cewa, Mista Macron ya mayar da martani kan ƙorafin da wasu ƙungiyoyin kare haƙƙin bil adama suke yi inda ya ce ziyarar da ya kai ba tana nufin ya manta da kisan da aka yi shekara uku da ta gabata ba na Khashoggi.

Shugabar ƙungiyar Amnesty International Agnes Callamard, ta zargi Mista Macron da zubar da darajar ƙansa da ƙasarsa.

Tuni dai dama Saudiya ta musanta cewa ita ta bayar da umarnin kisan Mista Khashoggi a ƙasar Turkiyya.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp