fidelitybank

Zimbabwe ta rikewa Najeriya wuya a wasan share fagen shiga kofin duniya

Date:

Super Eagles sun yi tattaki don rike Zimbabwe 1-1 a wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 a ranar Lahadi da yamma a filin wasa na Huye, Butare.

Kocin Super Eagles, Jose Peseiro ya yi sauyi sau uku bayan an dawo hutun rabin lokaci inda Bright Osayi-Samuel da Kelechi Iheanacho da kuma Victor Boniface suka maye gurbin Ola Aina da Frank Onyeka da Nathan Tella.

Sai dai kuma Zimbabwe ta samu kwarin gwiwa bayan an dawo daga hutun rabin lokaci kuma ta fara kai wasan zuwa Super Eagles.

Dan wasan da ya maye gurbin Iheanacho ya ramawa Super Eagles saura minti 25 a tashi daga wasan.

Yanzu dai Super Eagles ta samu maki biyu a wasanni biyu.

Tawagar Jose Peseiro za ta karbi bakuncin Bafana Bafana ta Afirka ta Kudu a wasansu na gaba a wasannin share fage, a watan Yuni 2024.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp