fidelitybank

Zaɓen 2023: Gwamnonin PDP sun ziyarci IBB

Date:

Gwamnonin jam’iyyar PDP a ranar Litinin sun gana da tsohon shugaban kasa na mulkin soja Ibrahim Babangida a garin Minna na jihar Neja.

Gwamnonin da suka halarci taron sun hada da Nyesom Wike na jihar Rivers, Seyi Makinde na jihar Oyo, Ifeanyi Ugwuanyi na jihar Enugu da Okezie Ikpeazu na jihar Abia.

Sauran manyan baki da suka halarci taron sun hada da tsohon shugaban kasa Janar Abdulsalami Abubakar, Sanata Gabriel Suswam, Sanata Sulaiman Nazif da Sanata Olaka Nwogu.

Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala taron, mataimakin shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Ikpeazu, ya ce, tawagar ta je Minna ne domin tuntubar tsohon shugaban kasa kan tunkarar zaben 2023.

“Na zo da takwarorina, Gwamnan Rivers, Gwamnan Enugu, Gwamnan Oyo, da wasu ‘yan Majalisar Dokoki ta kasa da sauran masu ruwa da tsaki,” inji shi.

“Na farko, tuntubar tsohon shugaban kasa, mu tattauna batutuwan da suka shafi kasa: ci gaban tattalin arziki, tsaro, da hadin kan kasarmu.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp