fidelitybank

Zazzabin Lassa ta kashe likita da mutane 2 a jihar Benue

Date:

Zazzabin Lassa ta lashe rayukan mutane uku a jihar Benue daga cikinsu akwai wani likita mai suna, Samuel Nytyo, wanda ma’aikacin hukumar lafiya ta duniya (WHO) ne a jihar.

Sai dai kwamishinan lafiya na jihar, Joseph Nbgea ya bayyana cewa asibitin ya samu labarin mutuwar mutum daya, Dr. Nytyo wanda ya rasa ransa, sakamakon cutar a ranar Lahadin da ta gabata.

Majiya mai zaman kanta ta Daily Independent daga Asibitin Koyarwa na Jami’ar Jihar Benue (BSUTH) ta sake nanata cewa, wasu mutane biyu, baya ga likitan kuma sun mutu, sakamakon zazzabin Lassa.

Likitan da ya yi rashin lafiya a Benuwai an kai shi asibitin kwararru na Irrua, jihar Edo inda ya rasu, yayin da sauran biyun suka rasu a makon jiya.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp