fidelitybank

Zazzaɓin Lassa ta kashe Mutane 118 a Najeriya – NCDC

Date:

Cibiyar da ke daƙile cutuka masu yaɗuwa ta Najeriya, NCDC ta ce ta samu mtum 3,465 da ake zaton zazzaɓin Lassa ne ya kama su inda aka tabbatar da mutum 645 da suka kamu da cutar sannan kuma mutum 118 suka rasu a tsakanin watan Janairu da na Maris ɗin 2025.

Cibiyar ta faɗi hakan ne a ranar Lahadi inda ta ƙara da cewa ɓarkewar cutar ya shafi ƙananan hukumomi 91 na jihohi 33 na ƙasar.

Darekta Janar na cibiyar, Dr Jide Idris ya bayyana cewa ma’aikatan lafiya 20 sun kamu da cutar a jihohin da suka haɗa da Ondo da Bauchi da Edo da Taraba da Ebonyi da Gombe da Benue da Ogun.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp