fidelitybank

Zanzibar ta sassauta harajin sikari sakamakon Azumin Ramadana

Date:

ƙasar Zanzibar za ta sassauta harajin da aka ƙara kan sukarin da ake shigarwa a kasar domin sauƙaƙa matsalolin kuɗi, duba da karatowar watan Ramadan.

Shugaban kasar, Hussein Ali Mwinyi, ya gargadi ‘yan kasuwa game da hauhawar farashin kayan abinci, inda ya danganta tashin farashin kayyayaki na baya-bayan nan da karancin sukari.

Duk da ƙoƙarin da gwamnati ke yi na magance hauhawar farashin kayayyaki, Shugaba Mwinyi, ya nuna rashin jin daɗinsa ga ’yan kasuwa marasa gaskiya, saboda yadda suke ci gaba da tsadar kayayyaki wanda ke shafar muhimman abubuwa kamar rogo da kifi da kayan lambu da kuma ‘ya’yan itatuwa a kasar.

Yayin da watan Ramadan ke gabatowa, al’ummar Musulmi masu rinjaye a kasar Zanzibar na neman sauki daga matsalolin tattalin arziki.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp