fidelitybank

Zanga-Zanga: Jami’an tsaro na ganawa a kan matsalar tsaro

Date:

Manyan jami’an tsaron kasar nan na tattaunawa kan halin tsaro da kasar take ciki, musamman tun bayan fara zanga-zanga.

A yayin taron, jami’an tsaron sun fara da cewa mutane sun karya ka’idar ‘yancin da kundin tsarin mulki ya ba su na gudanar da zanga-zanga ba tare da tashin hankali ba.

Sun ce sanin kowa ne an fitar da sanarwar wasu mutane na shirin yi wa zanga-zangar kutse.

A yayin zanga-zangar, mutane sun rika kiran a sauya musu gwamnati wanda hakan ya ci karo da kundin tsarin mulki, yayin da wasu kuma ke daga tutocin kasashen waje wanda wannan tamkar cin amanar kasa ne, kuma ba za a amince da hakan ba in ji jami’an tsaron.

suka ce, duk wanda ya karya dokar kasa zai girbi abin da ya shuka inji su.

Jami’an tsaron sun ce a yayin zanga-zangar sun kama wadanda suka yi amfani da zanga-zanga suka yi fashi da sauran laifuka.

An soma zanga-zangar ce tun a ranar Alhamis din makon jiya, inda ‘yan Najeriya ke neman gwamnati ta samar musu da sassaucin wahalhalun rayuwa da suke ciki, abin da ya haifar da kone-kone da rasa rayukan jama’a, baya ga haifar da gibi ga tattalin arziki.

An tsara gudanar da zanga-zangar ce a tsawon kwana goma, daga 1 zuwa 10 ga watan Agustan 2024.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp