fidelitybank

Zanga-Zanga: Firaiministar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus

Date:

Firaiministar Bangladesh Sheikh Hasina, ta yi murabus sannan kuma ta bar kasar.

Rahotanni sun ce ta gudu ta bar kasar ne tare da ‘yar uwarta inda ta nufi kasar India.

Dubban masu zanga zanga ne suka afka ofishin firaiministar da ke Dhaka babban birnin kasar.

Sheikh Hasina, ta bar ofishin nata ne tun kafin masu zanga zangar su shiga ciki.

Wasu hotuna da kafar talbijin din kasar ta nuna sun nuna masu zanga zangar na shiga cikin ginin ofishin a fusace.

Rahotannin sun ce shugaban sojojin kasar zai tattauna da shugabannin jam’iyyun siyasa da kuma kungiyoyin fararen hula a kasar don kafa sabuwar gwamnati a kasar.

Tun da farko masu zanga zangar sun yi ta kira a kan ta Sauka.

A watan daya gabata ne aka fara zanga zanga a kasar saboda sabon tsarin rabon guraben aiki da gwamnati da bullo da shi abin da bai yi wa ‘yan kasar dadi ba musamman dalibai.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp