fidelitybank

Zancen daukar mutane aikin soja bogi ne da zamba cikin aminci – Rundunar Soji

Date:

Rundunar Sojan Najeriya ta gargadi jama’a kan daukar ma’aikata ta kafar internet na bogi da ake yadawa a shafukan sada zumunta da sauran kafafen sadarwa cewa, zamba ne kawai tsagwaranta da ake tallata daukar ma’aikata zuwa NA 83 Regular Recruit Intake.

Rundunar a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ta ce, shafin daukar ma’aikata na da nufin damfarar ‘yan Najeriya.

Hanyar hanyar shafin internet din shine: https://recruitment.army.mil.ng/darrr wanda kawai ya kasance na karya ne.

Sanarwar ta kara da cewa: “Wannan ci gaban da bai dace ba, NA na son sanar da jama’a karara cewa, babu wani daukar ma’aikata da ake ci gaba da yi, kamar yadda aka buga a kafar yada labaran karya. Bayanin karya ne, yaudara da nufin damfarar jama’a wadanda ba su ji ba gani.

“Saboda haka, an umurci jama’a da su yi hattara da dillalan daukar ma’aikata na karya ta yanar gizo wadanda ke matukar farautar wadanda abin ya shafa.”

Rundunar ta lura cewa, ana buga tallace-tallacen daukar ma’aikata da Sojoji ke yi a jaridun kasar nan.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp