fidelitybank

Zan zura ƙwallaye da dama a Kano Pillars – Ahmed Musa

Date:

Ahmed Musa na fatan zura kwallaye a ragar Kano Pillars bayan da ya fara taka rawar gani a wasansa na uku a kungiyar.

Musa shi ne tauraron dan wasan da ya haska yayin da zakaran gasar firimiya ta Najeriya sau hudu suka baiwa Sunshine Stars kashi da ci 2-0 a filin wasa na Muhammadu Dikko a ranar Lahadi.

Dan wasan mai shekaru 31 ya zura kwallo a minti na biyar da minti 51 bi da bi.

Daga baya ne dan wasan ya ci fenariti a mintuna 71 da ya kasa jefa kwallo.

Musa wanda ya nuna jin dadinsa da nasarar, ya yi alkawarin kara zura wa Sai Masu Gida kwallaye a raga.
“Koma cikin sanannun launuka, kuma yana jin daɗi sosai! Ina godiya ga daukacin ma’aikatan gidan bayan gida, abokan wasana, da mahukuntan Kano Pillars FC da suka yi imani da ni tare da ba ni damar dawowa,” ya rubuta a kan X.

“Ga magoya bayan ban mamaki da duk wanda ya fito don kallo, na gode da ƙauna da kuzari! Zura kwallaye biyu da samun wannan bugun fanareti shine farkon farawa zan sura wasu!

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp