fidelitybank

Zan yi waje da ‘yan wasan da basu da kyau – Flying Eagles

Date:

Babban kocin Flying Eagles, Ladan Bosso, zai yi amfani da damarsa wajen rage ‘yan wasansa, da suka kas ta ka rawa a wajen horon kungiyar.

A yau litinin ne tawagar ta koma sansani, domin tunkarar gasar cin kofin nahiyar Afirka na ‘yan kasa da shekaru 20 na shekarar 2023 a Abuja.

‘Yan wasa 35 a halin yanzu suna fafutukar neman gurbi a kungiyar.

Ana sa ran kwararrun da aka gayyata daga kasashen waje za su hada kai da takwarorinsu a sansanin mako mai zuwa.

Ana sa ran Bosso zai mika jerin sunayen ‘yan wasa 21 na karshe a gasar a ranar 20 ga watan Janairu.

Tawagar za ta fara rangadin atisaye a Morocco a karshen wannan watan.

Flying Eagles za ta kara da Masar da Mozambique da Senegal a rukunin A a gasar ‘yan kasa da shekaru 20 ta 2023.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp