fidelitybank

Zan yi aiki tare da ‘ya’yan jam’iyyar PDP – Atiku

Date:

Dan takarar shugaba kasa a zaben badi karkashin Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya karbi wata tawagar yayan Jam’iyyar PDP daga jihar Zamfara karkashin jagorancin Dr. Dauda Lawan Wanda shi ne Dan Takarar gwamnan jihar na PDP.

Kazalika cikin tawagar da ta ziyarci Wazirin na Adamawa sun hada da yan siyasar nan na APC da suka sauya sheka zuwa PDP Alhaji Salihu Mai Buhu Gummi da Alhaji I. Alhaji Bakuraa Sahabi Liman Kaura.

A jawabin sa, jagoran ayarin ya ce, sun gamsu da akidun siyasar tsohon mataimakin shugaban kasar saboda kishin sa da kwazo da kuma manufarsa ta kaunar hada kan kasa da zaman lafiya da ci gaba, inda suka tabbatar wa da Dan Takarar ta PDP goyon bayan su a yunkurin sa na Gina ingantacciiyar kasa.

A nasa bangare,  Atiku Abubakar, yayin da yake gode musu bisa ziyarar, ya sake jaddada aniyar sa ta aiki tare da yayan Jam’iyyar da masu ruwa da tsaki a Zamfara da Najeriya gaba daya domin samun nasarar Jam’iyyar PDP a zaben 2023.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...
X whatsapp