fidelitybank

Zan yi addu’a ne kawai ga dan takarar da zai magance ta’addanci – Sarkin Katsina

Date:

Sarkin jihar Katsina, Abdulmumin Kabir, ya ce, ba zai yiwu dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya lashe zaben shugaban kasa a 2023 ba.

Dakta Kabir ya bayyana haka ne a lokacin da kungiyar yakin neman zaben Atiku ta kai masa ziyara a fadarsa da ke Katsina a ranar Talata

Sarkin Katsina a lokacin da yake nuna bakin cikinsa kan halin da kasar nan ke ciki, ya ce zai yi addu’a ne kawai ga ‘yan takarar da suke shirye don magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar.

Ya godewa Atiku kan yadda ya bayyana aniyarsa ta magance munanan matsalolin rashin tsaro da talauci a kasar nan idan har aka zabe shi shugaban kasa a 2023.

Daga cikin tawagar Atiku zuwa Katsina domin gudanar da gangamin akwai mataimakinsa kuma gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu da sauran tsaffin gwamnoni da sanatoci da dai sauransu.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin Ĉ™asa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ĉ³ansanda

Kwamishinan Ĉ´ansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa Ĉ™uri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĈŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

AĈ™alla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aĈ™alla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp