fidelitybank

Zan yaki Rashawa kamar yadda Buhari ya ke yi – Akpabio

Date:

Dan takarar shugaban kasa kuma Ministan Neja Delta, Godswill Akpabio ya yi alkawarin ci gaba da yaki da cin hanci da rashawa ta hanyar amfani da tsarin shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Ministan ya bayyana cewa gwamnati ba za ta iya yaki da cin hanci da rashawa ba idan ba ta yi yaki da fatara da karfi ba, yana mai cewa batutuwan biyu tagwaye ne.

Ya yi nuni da cewa idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa, zai yi amfani da shirye-shiryen zuba jari na Social Investment don magance talauci kamar yadda gwamnatin Buhari ke amfani da shi.

Akpabio, wanda ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a ranar Laraba a garin Uyo, ya bayyana hakan ne a wata hira da gidan talabijin na Channels a ranar Alhamis.

Tsohon gwamnan Akwa Ibom ya kara da cewa zai yi amfani da albarkatun dan adam da na kasa wajen tabbatar da ci gaba idan aka zabe shi a matsayin shugaban Najeriya na gaba.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp