fidelitybank

Zan tsoma baki tsakanin Natasha da Majalisa – Ministar Mata

Date:

Ministar al’amuran mata da walwalar jama’a, Imaan Suleiman ta ce, a shirye take ta shiga domin sasanta rikicin dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta tsakiya.

Yayin da take jawabi ga manema labarai a fadar shugaban ƙasar ranar Juma’a, ministar ta bayyana takaicinta kan zargin cin zarafin lalatar da aka yi a majalisar dattawan, lamarin da ta bayyana da ”abin takaici”.

Tana mai cewa bai kamata irin wannan abu ya riƙa faruwa a majalisar dokokin Najeriya ba.

Imaan Sulaiman ta ce ma’aikatarta za ta tattauna da majalisar dattawan domin duba yadda za a sasanta matsalar cikin salama.

“Za mu sasanta batun. Za mu tattauna da masu ruwa da tsaki domin tabbatar da sasanci cikin kwanciyar hankali.”

A ranar Alhamis ne Majalisar Dattawan Najeriya ta dakatar ta dakatar da Sanata Natasha na tsawon wata shida, saboda saɓanin da ya shiga tsakaninta da shugaban majalisar, kan sauya mata wurin zama, inda daga baya ya koma zargin cin zarafin lalata.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp