fidelitybank

Zan tallafawa Peter Obi ya kai ga gaci a zaben 2023 – Modupe

Date:

Wata ma’aikaciyar shari’a, Modupe Odele ta bayyana cewa, ta shirya tsaf don tallafawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) da kudi.

Lauyan da aka bayyana sunansa da Moe, ta yi ikirarin cewa, ba ta taba bayar da gudummawa ga wani dan takarar shugaban kasa a Najeriya ba.

Amma ta amsa cewa ,tana da kwakkwaran niyyar tura kudadenta ga tsohon gwamnan Anambra gabanin zaben 2023.

“Ban taba bayar da gudummawa ga kowane dan takarar shugaban kasa a Najeriya a baya ba amma a shirye nake in sanya tsabar kudi na a bayan Peter Obi. Kamar cikakken shiri, ” tweeted.

A ranar 3 ga Yuli, 2022, Moe ta bayyana cewa ta tashi zuwa ƙasar don kawai ta sami katin zabe na dindindin (PVC).

“Na shigo Najeriya a takaice domin in samu PVC dina. #WeMove,” ta rubuta.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp