fidelitybank

Zan sutale duk Ministan da ya kasa taɓuka abin arziki – Tinubu

Date:

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi barazanar korar duk ministan da bai taɓuka abin kirki a ma’aikatarsa ba.

Tinubu na wannan maganar ne a lokacin taron bitar kwana uku da aka shirya wa ministoci mataimaka na musamman ga shugaban ƙasar, da manyan sakatarorin gwamnati, da sauran manyan jami’an gwamnati .

Shugaban ƙasar ya ce ya zaɓo manyan jami’an gwamnatin nasa ne domin su taimaka a ci nasarar tafiyar da gwamnati tare.

Ya ƙara da cewa “a ƙarshen wannan bita, za mu sanya hannu a kan takardar yarjejeniyar fayyace ƙwazon aiki”.

“Don haka ne ma muka ɓullo da sashen tantance ƙwazo, kuma a ƙarshen wannan bita za ku saka hannu kan yarjejeniyar fahimta tsakaninku (ministoci) da manyan sakatarorin gwamnati da kuma ni kaina”, in ji Tinubu.

“Matuƙar ka yi ƙwazo, babu abin fargaba a ciki, idan kuwa ba ka yi komai ba, za mu duba, matuƙar babu abin da ka yi, za mu sauke ka, babu wanda zai iya rayuwa shi kaɗai”.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp