fidelitybank

Zan so na taka leda a Arsenal – Mudryk

Date:

Dan wasan tsakiya na Shakhtar Donetsk, Mykahylo Mudryk, ya sanar da jami’an kulob dinsa cewa, zai so ya koma Arsenal a wannan kasuwar musayar ‘yan wasa a watan Janairu, yayin da Chelsea ke zawarcinsa, in ji 90min.

An alakanta Mudryk da komawa Chelsea da Arsenal a wannan kasuwar musayar ‘yan wasa a cikin ‘yan kwanakin da suka gabata.

Sai dai a cewar sabon rahoto, dan wasan mai shekaru 21 ana tunanin zuciyarsa na shirin komawa Gunners a makonni masu zuwa.

Saura kiris wasu kungiyoyin Premier su dauke ni – Gakpo
Arsenal ta riga ta gabatar da tayin gaske guda biyu ga Shakhtar Donetsk don sa hannun Mudryk amma har yanzu ba ta cimma matsaya da kungiyar ta Ukraine kan kudin canja wuri a matakin kulob din ba.

Tuni dai Mudryk ya bayyana muradinsa na barin Shakhtar Donetsk.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp